Siyasar Najeriya
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta yi gagarumin gargadi ga yan siyasa da magoya bayansu gabannin zaben gwamna da za a yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Mai magan da yawun shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana kadan daga abin da 'yan Najeriya suka ji bayan zaben shugaban kasa da kuma ayyana Tinub mai nasara.
An je har gida an kama mataimakin shugabn APC da ya yi kairin suna wajen haɗa wa jam'iyyar masu zabe a jihar Edo, mataimakin gwamna ne ya ba da umarnin haka.
A ranar 29 ga watan Mayu, Bola Tinubu zai hau kan kujerar Shugaban Najeriya. Rahoton nan yana kunshe da abubuwan da zababben shugaban kasar zai fara kamawa.
A labarin da muka samu ya bayyana 'yan sanda suka kama mutum bakwai da ake zargin sun kashe wani basarake a jihar Ebonyi bayan zaben shugaban kasa da aka yi.
Tsohon shugaban Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya ce ya yi kuka lokacin da aka ɗauke shi a matsayin mataimakin Yar'adu domin bai taba tsammani ba.
Tsohon kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya ce a halin yanzun ba shi tare da kowace jam'iyya ba, kawai yana son takara ne bisa ra'ayin kansa.
Kwana 3 kacal gabanin zaben gwamnoni a Najeriya, ana ta yaɗa cewa yar takarar mataimakin gwamnan APC a Ebonyi ta janye ta barwa ɗan uwan Umahi, APV ta karyata.
Labarin da muke samu daga majiya ya bayyana wasu masu ruwa da tsaki ke bayyana yiwuwar gwamnan Arewa ya siya kuri'u a zaben gwamnoni da ke tafe a makon nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari