Siyasar Najeriya
Dino Melaye ya yi zargin cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu bai amsa sunansa na Musulmi ba don bai san abubuwa game da addinin ba sai yanzu yake koyo saboda siyasa.
Jagora a APC, Tunde Bakare ba zai goyi bayan Bola Tinubu a zaben shugaban kasa ba. Alamu sun nuna wannan a wata huduba da ya yi a ranar Lahadin nan da ta gabata
Domin taya jam'iyyar PDP alhinin rashi na wasu mambobinta da ta yi sakamakon hatsarin mota a jihar Filato, jam'iyyar APC ta dakatar da harkokin kamfen dinta.
Babban jigon jam’iyyar APC a jihar Ebonyi Dr Paul Okorie, ya yi murabus daga matsayin dan jam’iyyar APC mai mulki gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023.
Abba Kabir Yusuf, mai neman takarar gwamnan jihar Kano a jam'iyyar NNPP ya sha alwashin bayar da ilimi kyauta ga yan asalin jahar idan ya lashe zabe a 2023.
Nasiru Yusuf Gawuna ya bayyana cewa duk wanda Allah ya bai wa mulkin jihar Kano za su bi shi su kuma ba shi shawara ta hakika, domin ci gaban al'ummar jahar.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, yayi subul da baka a yayin kamfen a Kogi ya ce a zabi jam'iyyar APC
Kwana 41 kafin babban zaben shugaban kasa a watan Fabrairu, tsohon kwamishinan ayyuka, Sufuri da gidaje a jihar Ebonyi, Paul Okorie, ya tattara ya bar APC.
Gwamnan APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa gwamnonin APC ke ci gaba da marawa dan takarar shugaban kasa Tinubu baya a zaben 2023, ya fadi dalili daya.
Siyasar Najeriya
Samu kari