Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun tsaron Najeriya sun fitar da jerin sunayen kasurguman 'yan bindiga da suka hallaka da irin nasarorin da suka samu a yaki da ta'addanci a Arewacin Najeriya
Dakarun sojoji a Najeriya sun wallafa sunayen mutane takwas da suke nema ruwa a jallo kan kisan sojoji a jihar Delta ciki har da wani Farfesa da wata mata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya halarci jana!izar sojojin da aka kashe a jihar Delta. A wajen ya yi wa iyalan da suka bari alkawura don inganta rayuwarsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci dattawa da kuma sarakunan kauyen Okuama da ke jihar Delta da su zakulo wadanda suka aikata wannan ta'asar a jihar.
A ranar Laraba, 27 ga watan Maris, 2024 za a gudanar da jana'izar sojojin da aka kashe a jihar Delta. Mun tattaro muku abubuwan da ya kamata ku sani kan jana'izar.
Watanni kusan hudu bayan kuskuren jefa kan masu Maulidi a Kaduna, Gwamna Uba Sani ya fara ayyukan da ya yi alƙawari ga al'ummr kauyen Tudun Biri.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwashin hukunta duk wanda ke da hannu a kisan dakarun sojojin Najeriya a garin Okuama da ke jihar Delta.
Wani soja dan asalin jihar Delta mai suna Egitanghan G ya sha alwashin cewa za su dauki fansa kan kisan sojoji 17 da wasu bata gari suka yi a jihar Delta.
Wani matashi ya yi bidiyo inda ya fadi dalilin da ya sa aka kashe sojoji a kauyen Okuama na jihar Delta. Matashin ya ce ba wanzar da zaman lafiya suka je ba.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari