Sheikh Ahmed Gumi
Sanannen malamin addinin musuluncin can, Sheikh Ahmed Abubakar Gumi, ya fadi kuskuren da gwamnatin tarayya ke yi wajen kawo karshen 'yan bindiga.
Shahararren Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan yin sulhu da Sheikh Ahmed Gumi ya ce zai jagoranta inda ya ce shi ma abin bincike ne.
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
A yayin da aka fara azumin Ramadan na shekarar 2024, Sheikh Ahmad Kutty babban malami a cibiyar musulunci ta Toronto, ya yi bayani game da lokutan sahur.
Sheikh Kabir Gombe ya ba Tinubu shawarar a saye abinci domin a rabawa talakawa. Malamin ya ce idan wahalar rayuwa ta kai bango, abubuwa za su birkice a Najeriya.
Sheikh Ahmad Gumi ya ce kashe biliyoyin naira wajen siyo makaman da aka yi su a Yakin Duniya II don yaki da 'yan ta'adda tsohon yayi ne. Ya nemi a tattauna da su.
Cocin Cherubim da Seraphim a jihar Kaduna ya karrama Sheikh Ahmad Gumi da Fasto Yuhanna Buru a matsayin Jakadun zaman lafiya a jihar da kasa baki daya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya ce kashe mutane da ake yi a Kaduna ba kuskure ba ne. Shi ma Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu ya fitar da jawabi bayan abin da ya faru.
Tukur Sani Jangebe ya yi wa Bello Matawalle addu’ar samun nasara a zaben gwamna da za ayi a wasu garuruwan Zamfara wanda hakan ya fusata Gwamna mai-ci, Dauda Lawal.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari