Sheikh Ahmed Gumi
Za a ji an yi zama domin sauraron karar Sheikh Abduljabbar Kabara, kuma an kori kararsa. Lauyoyin da ke bada kariya sun kuma galaba a kotun tarayya na Abuja.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yayi bayanin kalubalen da ya fuskanta saboda kawo tsarin NIN, abin ta kai ga barazanar kisa
Fitaccen Malamin addinin Islaman nan, Sheikh Dakta Ahmad Mahmud Gumi, yace takarar musulmi da musulmi ba wani abun damuwa bane domin ba shi da alaƙa da addini.
Malamin addini mazaunin Kaduna Sheikh Ahmad Gumi ya zargi dan takarar shugaban kasar jam'iyyar Labour Party, LP, Peter Obi da yin siyasar yanki. Ya ce irin wann
Hukumar tsaron farin kaya ta bayyana cewa sakamakon binciken da ta gudanar kan Tukur Mamu akwai ban mamaki sosai. Ta nemi mutane su guji yin kalaman ganganci.
Sheikh Ahmed Gumi yace shugaban kasa Muhammadu Buhari baya son kasar nan kamar yadda yake kaunarta.Gumi yace hakan yayin martani kan kamen Malam Tukur Mamu.
Shahrarren Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmou Gumi, ya yi kira ga Hukumar tsarin farin kaya, DSS, ta gaggauta sakin Tukur Mamu ko ta kai shi kotu.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, yace basi da wani bayani kan dalilin da yasa aka damke hadiminsa, Malam Tukur Mamu a birnin Cairo, a Misra.
Jami’an tsaron farin kaya na DSS, sun kama Malam Tukur Mamu a filin sauka da tashin jiragen sama na Malam Aminu Kano yayin da jirgin da ya dauko shi ya sauka.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari