Labaran Rasha
Sanata Ben Murray-Bruce ya ce ya hango cewa ana daf da shiga yakin duniya na uku sakamakon mallakar makamin nukiliya. Ya ce Najeriya za ta zauna lafiya a yakin.
Gwamnatin kasar Ukraine na tsoron cewa rikicin Iran da Isra’ila zai dauke hankalin duniya daga yaki da Rasha, kuma hakan zai karfafa Moscow karfi.
Rasha ta yi tir da yunkurin da Donald Trump ke yi na shiga yakin Iran da Isra'ila. Shugaban China ya ce tattaunawa da sulhu ne mafita. Putin ne neman yin sulhu.
Rasha ta kai hari mai tsanani kan Kyiv, inda ta kashe mutane 15. Shugaba Zelenskyy ya kira harin da mafi muni yayin da ya nemi kasashen duniya su ce wani abu.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Iran da Isra'ila na ci gaba da fuskantar asara yayin da suka matsa kaimi wajen kai hare-hare ga junansu tun ranar Juma'a.
Kasar Iran ta ce ta gano wani gida a yankin Shahr-e Rey da Isra'ila ke hada makamai da suka hada da jirage marasa matuka. An tona asirin yadda Isra'ila ke shiga Iran
Dakarun sojin Najeriya karkashin Janar Christopher Musa sun gana da wakilan kasar Rasha. Najeriya da Rasha sun tattauna kan hadakar soji da fasahar zamani kan tsaro.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Fela Durotoye, ya bayyana jin dadin yadda ya ki amincewa da tayin wasu daga cikin jami'an gwamnatin Tinubu ya karbar rashawa.
Kasar Chadi ta sanar da yanke alakar soji da Faransa. A yanzu haka ƙasar Chadi ta karkara wajen kulla alaka da Rasha. Sojojin Faransa za su fice daga kasar Chadi.
Labaran Rasha
Samu kari