Labaran Rasha
Gwamnatin Najeriya ta ce sam bata amince wani dan Najeriya ya tafi Ukraine da sunan taya 'yan Ukraine yakar Rasha ba. Ta bayyana dalilin da yasa ba za ta amince
Wasu sojojin sa kai a Ukraine sun shiga daga ciki ana tsaka da ruwan wuta tsakanin Rasha da Ukraine. Duniya ta taya su murna, inda aka ce sun kyauta wa kansu.
Ukraine da Rasha za su yi tattaunawar tsagaita wuta domin farar hula su samu damar ficewa a ranar Litinin, a cewar wani jami'in Ukraine, bayan an dakatar da kwa
Fadar gwamnatin Rasha, a ranar Asabar ta ce kasashen Yamma suna nuna halaye tamkar yan bindiga amma Rasha ta yi girman da ba za a iya ware ta daga duniya ba dom
Sanata a Amurka ya yi kira ga wani daga cikin na hannun daman Shugaba Vladimir Putin ya yi masa kisar gilla. Lindsey Graham ya ce hanya daya tilo da za a kawo k
Wani dan Najeriya mazaunin Ukraine, Nnamdi Okafor, ya bayyana cewa ya gwammace ya zama dan gudun Hijra a wata kasa da yawo gida Najeriya. Okafor ya bayyana haka
Wani tsohon jami'in tsaro ya roki gwamnati ta tara dukkan masu son zuwa Ukraine yaki da Rasha domin a tura su su yaki Boko Haram da ta addabi Najeriya a yanzu.
Birnin FCT Abuja - Jirgin jigilar dalibai da yan Najeriya mazauna kasar Ukraine na uku ya bira birnin tarayya Abuja da daren Juma’a, 4 ga watan Maris, 2022.
FCT Abuja - Jirgin dake jigilar dalibai da yan Najeriya mazauna kasar Ukraine na biyu ya bira birnin tarayya Abuja da yammacin Juma'a, 4 ga watan Maris, 2022.
Labaran Rasha
Samu kari