Rotimi Amaechi
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar ADC kan matakin da dan takarr shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauka na zabe Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya zama dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027. A baya ya nina baya son zama hakan.
Sakataren yada labarai na jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi, ya yi karin haske kan tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a zaben shugaban kasa na 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Rahotanni sun nuna cewa Rotimi Amaechi ne ke kan gaba a matsayin wanda zai zama abokin takarar Atiku Abubakar a tikitin ADC don tunkarar zaɓen 2027.
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Jam'iyyar ADC ta ki tabbatar da rahotannin da ke cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zabi Rotimi Amaechi, a matsayin mataimakinsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na shirin daukar Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa a zaben 2027 a inuwar jam'iyyar ADC.
Wani kusa a jam'iyyar ADC, Eze Chukwuemeka Eze ya ce tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya cancanci zama abokin takarar Alhaji Atiku Abubakar.
Rotimi Amaechi
Samu kari