Rotimi Amaechi
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar da yake kalubalanatar shugabancinta ƙarƙashin David Mark ba tare saka rana ba.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fitar da jadawalin lokacin gudanar da zaben fidda gwani. Ta bayyana kudaden fom na masu neman takara a inuwarta.
Ana shirin zaben, jam’iyyar ADC ta sake fadawa cikin rikici kan tikiti takarar shugaban kasa tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da Rotimi Amaechi.
A labarin nan, za a ji aikin da Shugaba mai ci, Bola Ahmed Tinubu da sauran wadanda ke da niyyar neman kujerar shugaban kasa a 2027 suka fara yi wa ƴan ƙasa.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya soki gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa ba zai kai labari ba a zaben shekarar 2027.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
A labarin nan, za a ji cewa Laolu Akande, hadimin tsohon Shugaban kasa ya bayar da shawara ga ADC game da tsayar da takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
'Yan daba sun kai wa Amaechi hari a Ubima tare da ƙona ofishin ADC. Tsohon ministan ya buƙaci jami'an tsaro su kamo maharan su hukunta su cikin gaggawa.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
Rotimi Amaechi
Samu kari