Rotimi Amaechi
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Jam'iyyar ADC ta ki tabbatar da rahotannin da ke cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zabi Rotimi Amaechi, a matsayin mataimakinsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na shirin daukar Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa a zaben 2027 a inuwar jam'iyyar ADC.
Wani kusa a jam'iyyar ADC, Eze Chukwuemeka Eze ya ce tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya cancanci zama abokin takarar Alhaji Atiku Abubakar.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya ziyarci Rotimi Amaechi bayan ya doke shi a zaben fitar da gwani
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa wanda ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya yi magana game da shirinsa kan Najeriya.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya lashe zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC a jihar Kano bayan nasarar da ya samu a jihohi biyar.
Alamu sun nuna tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar na iya zama dan takarar ADC yayin da sakamakon zaben fitar da gwani ya fara fitowa.
Rotimi Amaechi
Samu kari