Rotimi Amaechi
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da Ritimi Amaechi ya kalubalanci nasarar Atiku Abubakar a zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC.
Tsohon ministan sufuri kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na ADC, Rotimi Amaechi, ya rasa mahaifiyarsa Mary Amaechi wadda ta rasu tana da shekara 89.
Kungiyar SPPAF ta bayyana cewa bai kamata dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya dauki wanda ba zai kawo nasara a matsayin mataimaki ba.
Tsohon antoni janar na tarayya, Abubakar Malami ya karbi bakuncin dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Rotimi Amaechi a gidansa na Abuja.
Mai magana da yawun kungiyar yakin zaben Atiku Abubakar, Kenneth Okonkwo, ya musanta cewa ya yi adawa da Rotimi Amaechi, tare da sake jifar Peter Obi da cin amarsa.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta sanar da cewa ta sanya sunan Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a shafin hukumar zabe domin tattara bayanan 'yan takara.
Rahotanni sun ce Atiku Abubakar ya kusa zaɓar Ngozi Okonjo-Iweala a matsayin mataimakiyarsa kafin jam'iyyar ADC ta amince da Rotimi Amaechi a ƙarshe.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar ADC kan matakin da dan takarr shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauka na zabe Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa.
Rotimi Amaechi
Samu kari