Rotimi Amaechi
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Rotimi Amaechi, ya yi musayar kalamai da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowpre.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Chibuike Rotimi Amaechi, ya bukaci 'yan Najeriya da su zabi cancanta da kwarewa a zaben 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce zaben Rotimi Amaechi a matsayin mataimakin Atiku Abubakar ba zai kara wa ADC karfi ko taimaka mata samun kuri’u ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Amaechi ba shi da tasirin zabe a Ribas, ya soki siyasarsa tare da yabawa gwamnatin Tinubu kan ayyukan ci gaba a jihar.
ADC ta ce tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi zai kayar da Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaɓen 2027, tana mai danganta hakan da wahalar rayuwa a Najeriya.
Wata ƙungiyar siyasa ta Kudu ta bukaci ADC ta zaɓi ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa mai karɓuwa domin ƙarfafa damar Atiku Abubakar a zaɓen 2027.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da Ritimi Amaechi ya kalubalanci nasarar Atiku Abubakar a zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC.
Tsohon ministan sufuri kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na ADC, Rotimi Amaechi, ya rasa mahaifiyarsa Mary Amaechi wadda ta rasu tana da shekara 89.
Kungiyar SPPAF ta bayyana cewa bai kamata dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya dauki wanda ba zai kawo nasara a matsayin mataimaki ba.
Rotimi Amaechi
Samu kari