Rotimi Amaechi
Za a ji yadda APC ta tsokano fadan Amaechi saboda a farantawa Wike rai. Eze Chukwuemeka Eze wanda jigon jam’iyyar APC ne bai goyon bayan yadda ake jawo Nyesom Wike.
A sakamakon hukunta jami’ar Baze da majalisar CLE ta yi, wasu sun shiga gagari. Digirin Rotimi Amaechi, Sanata Uba da Dino Melaye na fuskantar barazana.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Rotimi Amechi ya bayyana cewa ya tafka kuskure yayin da ya tura sunan Wike mukamin Minista a lokacin mulkinsa a jihar Ribas.
Duk da yana PDP, Shugaban jam’iyya ya karawa Nyesom Wike karfi a APC da NWC ta tsige mutanen Rotimi Amaechi da su ke rike da shugabancin jam’iyyar APC a jihar Ribas.
An gano rikicin siyasar jihar Ribas yana da nasaba da matakin da Gwamna Siminalayi Fubara ya dauka na farfado da manufar Rotimi Amarchi, wannan ya fusata Wike.
Hadimar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta yi martani inda ta caccaki tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi.
Tsohon ministan sufuri a ƙarƙashin gwamnatin tsohon Shugaba Buhari, Rotimi Amaechi, ya yi magana a karon farko bayan Shugaba Tinubu ya yi nasara a kotun ƙoli.
Watanni da barin ofis, Rotimi Amaechi ya tabo Hadiza Bala Usman da shugabannin Najeriya. Amaechi ya ce karyayyaki sun yi yawa a littafin Hadiza Bala Usman.
Jagoran APC a Ribas, Chukwudi Dimkpa, ya ce bai cikin wadanda su ka yi taron da Tony Okocha ya ke rayawa sun yi gabanin zabe domin a yaki Bola Tinubu da jam’iyyarsa.
Rotimi Amaechi
Samu kari