Rotimi Amaechi
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Rivers, Eze Chukwuemeka Eze, ya yi wa Nyesom Wike martani mai zafi bayan ya nuna cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba a 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba idan ya yi takara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta kore fargabar da yan Najeriya ke yi game da tarwatsewar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rotimi Amaechi kafin babban zaben 2027.
Tun bayan amincewa da jam'iyyar ADC a matsayin dandalin siyasa game da zaben 2027,sai ake ta yada cewa wasu gwamnoni tsofaffi da ma su ci sun bar jam'iyyunsu na APC.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatocin marigayi Muhammadu Buhari da ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewa zai kawo karshen cin hanci da rashawa idan ya samu nasarar zama shugaban kasan Najeriya.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa bai taba shiga harkar magudin zabe ba. Ya nuna yatsa ga 'yan siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce zai doke Bola Tinubu a 2027 idan ya samu tikitin takarar shugaban kasa na ADC.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar ya yi magana kan manufar kafa hadakar 'yan adawa. Ya ce ba don cika burin manyan jagororinta ba ne.
Rotimi Amaechi
Samu kari