Jihar Plateau
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai hari a jihar Plateau, ana tsaka da jimamin kisan mutum 190 da yan bindiga suka yi a kananan hukumomi biyu na jihar.
An bayyana yadda majalisar dattawa ta nemi ganin manyan jiga-jigan tsaron Najeriya kan kisan wasu mutane sama da 100 a jihar Filato. An nemi zama da manya.
Dakarun sojin Najeriya sun ikirarin cewa sun dakile yunkurin yan bindiga na shiga kauyuka 19 a kananan hukumomin Bokkos da Barkin Ladi a jihar Filato ran jajibiri.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ziyarci mutanen da harin yan bindiga ya ritsa da su a jihar Plateau.
IGP Egbetokun ya isa garin Jos don ganawa da Gwamna Caleb Mutfwang yayin da ya yi umurnin tura tawagar tsaro da kayan aiki sannan AIG na Zone 4 ya koma jihar Filato.
Yayin da ake ci gaba da alhinin kisam bayin Allah 195 a kananan hukumomi uku a jihar Filato, wasu miyagu sun sake kai sabon hari wani kauye jiya da daddare.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a Filato. ‘Yan bindiga sun rubuta takarda, za a kuma kai danyen harin ta’adda a jihar Filato.
Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce jami'an tsaro da gwamnati ba sa iya samun bayanan sirri har sai 'yan bindiga sun gama cin karensu ba babbaka, ya nemi a gyara.
Jihar Plateau
Samu kari