Jihar Plateau
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci ‘yan kasar su guji bambancin addini da kabilanci, yana mai cewa ƙauna da zaman tare su ne ginshiƙan ci gaba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwada a Filato. Zai gana da shugabannin Kiristocin Arewa a Jos.
Dan majalisar dokokin jihar Plateau da 'yan bindiga suka yi garkuwa da shi ya shaki iskar 'yanci. Dan majalisar ya kubuta ne bayan an sace shi a gidansa.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari Filato sun sace dan majalisa mai wakiltar Pankshin, Hon Laven Denty. Har yanzu ba a samu bayanin 'yan sanda ba.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da wani basarake tare da wasu mata zuwa cikin daji.
A labarin nan, za a ji cewa wasu mayakan 'yan ta'dda sun kutsa hukumar Kanam da ke jihar Filato tare da sace Hakimin yankin da wasu mata guda biyu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Ya bayyana cewa APC ta shirya tsaf don tunkarar babban zaben.
Rahoton kwamitin da gwamnatin Filato ta kafa ya nuna cewa daga jihohin Kaduna, Bauchi, Taraba da Nasarawa ake kai hare hare ana kashe mutane a jihar.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun sojoji a Jos a Plateau ta yanke wa soja hukuncin rataya bayan kama shi da laifin kashe mai Keke Napepp a jihar Bauchi.
Jihar Plateau
Samu kari