Jihar Plateau
A labarin nan, za a jic ewa jama'a sun fara shiga damuwa a kan yadda aka yi gum kan kashe Hausawa, musamman Musulmi a jihohin Najeriya kuma ba hukunci.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya aika sako ga takwarorinsa na sauran jihohi. Ya bukaci gwamnonin da su kare 'yancin da 'yan kasa suke da shi na zirga-zirga.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya gana da takwaransa na jihar Filato da shugaban kasa, Bola Tinubu Kan kisan mutum 13 a Mangu.
Rundunar 'yan sandan jihar Plateau ta samu nasarar cafke wasu da ake zarginda hannu kan kisan da aka yi wa masu zuwa daurin aure daga Kaduna zuwa jihar.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi Allah wadai da kisan kiyashin da aka yi wa masu zuwa daurin aure daga Kaduna zuwa jihar Plateau. Ya ce ba za a lamunci hakan ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi magana kan kisan da aka yi wa 'yan daurin aure a Plateau. Gwamnan ya bayyana cewa dole ne a hukunta masu laifin.
Rahotanni na ta kara fitowa kan irin barnar da wasu gungun mutane suka yi wa masu daurin aure daga Kaduna zuwa Plateau. An kashe 'yan uwan ango a harin.
Dakarun sojin Najeriya sun kai dauki jihar Filato yayin da wasu matasa suka kai hari kan wasu matafiya a Mangu. an kashe matafya 7, raunata 21 da kona matar su.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ana zargin wasu matasa sun kai hari kan wata mota daga Zaria a Mangu da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Jihar Plateau
Samu kari