Jihar Plateau
A yau Alhamis 24 ga watan Yulin 2025 aka rantsar da sabon shugaban APC na ƙasa, Farfesa Yilwatda Nentawe inda ya ce zai haɗa kai da kowa domin faɗaɗa jam’iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa APC ta zaɓi sabon shugabanta wanda ya samu goge wa a fannin aikin gwamnati, siyasa da sauran ayyukan jin ƙai a Najeriya.
Bayan buƙatar dauke sojoji a wuraren rikici a Plateau, shugaban kungiyar Izalah ta JIBWIS, Sheikh Sani Jingir, ya yi magana game da shawarar dauke sojoji a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka manoma masu yawa a farmakin da suka kai.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin manyan APC sun kawar da shakku a kan neman shugabancin jam'iyya bayan Abdullahi Umar Ganduje ya sauka.
Mazauna yankin Bunyun, dake Bashar a karamar kukumar Wase ta kihar Plateau sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren 'yan bindiga da ya yi tsanani a yankin.
Yan sanda a Jihar Filato da ke Arewacin Najeriya sun fara gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu a kisan matafiya 13 'yan biki a Mangun da ke jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato za ta gurfanar da mutum 22 da ake zargi da hannu wajen kashe matafiya masu tafiya daurin aure daga Zariya zuwa Filato.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta fara fafutukar neman hanyar kawo ƙarshen zubar da jinin bayin Allah ba dare ba rana a fadin jihar Filato.
Jihar Plateau
Samu kari