Jihar Plateau
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sha alwashin tabbatar da ganin cewa an yi adalci kan mutanen da aka kashe wajen zuwa daurin aure a jihar Plateau.
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
Sabon shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya, Nentawe Yilwatda, ya roki tsohon shugaban jam'iyyar, Abdullahi Ganduje alfarma domin tallafa masa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa bisa rasuwar tsohon gwamnan Filato a mulkin soji kuma tsohon sanatan Adamawa ta Arewa, Mohammed Mana.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan soja na Plateau kuma Sanata da ya wakilci Adamawa ta Arewa, Kanal Muhammad Mana, ya rasu.
‘Yan bindiga da yawansu ya haura 1,000 sun afkawa garuruwan masarautar Chakfem a Filato, sun kashe mutane 12 ciki har da yara, kuma sun raba jama’a da gidajensu.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasara cafke fitaccen ɗan ta’adda da ya addabi jihohin Kaduna da kuma Plateau, Adamu Buba, wanda aka fi sani da ‘Mai Pankshin’.
Jihar Plateau
Samu kari