Ogun
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ya jaddada halascin zaben fidda gwanin Jam'iyar PDP da ya samar da Oladipupo Adebutu a jihar Ogun.
John Obeta, wani matashi dan shekara 27 dan asalin jihar Enugu, wanda ake zargi da kashe budurwarsa mai suna idowu Buhari ya ce kudinsa ne aka tura asusunta.
Kotun daukaka kara dake zama a jihar Ogun, ta yi watsi da hukuncin wata kotun tarayya da ta soke zabukan fidda gwanin jam’iyyar PDP na jihar inda tace kure ne.
Kotu ta samu Jam’iyyar ADC da rashin shirya zaben tsaida gwani na kwarai. A dalilin haka ADC ba ta da ‘dan takarar Gwamna da ‘Dan Majalisa a Ogun a zaben badi.
Labari ya iso mu cewa, an gudanar da zaben kananan hukumomi, amma jam'iyyar PDP ta tafi kotu, ta sa an soke zaben kamar yadda rahotoanni suka bayyana a yau.
Dubun wani Miji da Mata ya cika a jihar Ogun bayan sace maigidan matar tare da hallakashi duk da biyansu kudin fansa, yanzu kuma sun koma zasu sace iyalinsa.
Dakarun hukumar yan sanda a jihar Ogun sun yi ram da wani magidanci, Segun Omotosho Ebenezer, bisa zargin jibgar matarsa da kwadon karfe har rai ya yi halinsa.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan China mazauna Najeriya sun tafka asara yayin da gobara ta kama kamfaninsu da ke jihar Ogun. An ce ya zuwa yanzu ana.
Wani matashi ya tuhumci Sarkin Shagamu da fasa masa ido kan zargin cewa ya yi rawa da matarsa a wani bikin bazday a gidan Otal da suka halarta ya tafi girki.
Ogun
Samu kari