Ogun
Rahoto daga jihar Ogun ya nuna cewa da tsakar dare yayin da gari ya fara wayewa, wata Tankar Man Fetur Ta fashe inda ta yi sanadin mutuwar mutum biyu A jihar
A 2023, jam’iyyu 18 suka tsaida ‘yan takara 837 a zaben gwamnoni da za a gudanar a jihohi 28. APC za ta shiga zabe a Ogun ba tare da hamayya daga PDP da LP ba.
Kwanaki kaɗan bayan fama yaƙin neman zaɓe, yar takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar NNPP, Jackie Adunni Kassim, ta raba gari da jam'iyyar bisa zargin cin amana.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abeokua, babban birnin jihar Ogun ta soke zaben fidda gwanin gwamnan da jam'iyyar PDP ta gudanar a jihar ta Ogun a Kudu.
an bindiga sun sace jami'an rundunar yan sanda uku a Wasinmi, karamar hukumar Ewekoro ta Jihar Ogun. Daily Trust ta rahoto cewa an sace wadanda abin da ya faru
Tsohon gwamnan jihar Borno ta Arewa maso Gabashin Najeriya, Ali Modu Sheriff ya yi wata ganawar sirri da tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obansajo...
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Ogun ta tara malaman Musulunci da na kirista domin gudanar da addu'o'i na musamman kan babban zaben 2023.
Dan wani mai sarautar gargajiya a garin Oja-Odan na Illaro a Jihar Ogun ya gayyaci wasu da ake zargin yan kungiyar asiri ne su kashe mahaifinsa kan rikicin da k
Hukumar da ke yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa ta sake kama kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, kan almundahana.
Ogun
Samu kari