Matasan Najeriya
Wata budurwa mai shekaru 19 ta yanka wuyan wani matashi da kwalba a jihar Legas. Matar ta yanka matashin ne bayan sun samu sabani. Yan sanda na bincike.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, ya yaba da matakin da matasan jihar suka dauka na kin shiga zanga zangar da aka yi a kasar nan. Ya ba su kyautar N310m.
Jam'iyyar PDP ta fadawa shugaba Bola Tinubu wadanda suka dauki nayyib zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya. PDP ta ce yunwa ce ta saka yan Najeriya zanga zanga.
Wani dan Najeriya daga Kano da ke aikin bincike a Korea ta Kudu, Dakta AbdulQaadir Yusuf Maigoro ya kirkiri na'urar da za ta yaki zazzabin cizon sauro.
A wannan rahoton, Mai unguwar ‘yar akwa, Jamilu Abba Danladi, ya bayyana takaicin yadda aka jefar da jaririya a karkashin tayar mota a Na’ibawa da ke jihar Kano.
Tsohon Ministan wasanni a Najeriya, Solomon Dalung ya soki malaman addini musamman na Kiristanci kan kokarin hana zanga-zanga a Najeriya kan halin kunci.
A wannan labarin, za ku ji cewa mamakon ruwa da aka yi a daren Laraba wayewar Alhamis ya jawo rugujewar wani gida a jihar Kano, wanda ya jawo asarar rayuka.
Wasu matasa yan acaba sun kona wanda ake zargi da satar babur a jihar Ogun inda suka yi jina jina ga wani sojan Najeriya daga baya. Sojoji sun tabbatar da lamarin.
Matasa da masu keke NAPEP sun yi zanga zangar adawa da karin kudin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi. Sun bukaci a rage kudin mai domin saukaka rayuwa.
Matasan Najeriya
Samu kari