Matasan Najeriya
Gwamnatin Kwara ta ɗauki mataki kan malamar da ta ci zarafin wata 'yar bautar kasa (NYSC), inda aka rage matsayin aikinta tare da tura ta wata makaranta daban.
Gwamna Ahmad Aliyu ya kaddamar da raba keken guragu 500 tare da fadada tallafin N10,000 ga mutane 10,000 domin inganta rayuwar masu bukatun musamman a Sakkwato.
Masu PoS sun ƙara farashi saboda harajin EMTL na N50 akan N10,000. Suna samun kuɗi daga kasuwanni, gidajen mai, wanda ya tilasta kara kudin domin samun riba.
Omoyele Sowore ya sanar da cewa ‘yan sanda sun cafke Dele Farotimi bisa zargin ɓata sunan Tony Elumelu. Sowore ya yi kira da a saki lauyan nan take don adalci.
Matasa daga jihohin Arewa 19 sun gudanar da gangami don goyon bayan Sanata Barau Jibrin bisa rawar da yake takawa kan dokokin gyaran haraji da Tinubu ya gabatar.
'Yan kasuwa sun gamu da jarrabawa a Yobe. An wayi gari da mummunan iftila'in gobara. Hukumar SEMA ta jihar ta sanar da Legit adadin asarar da aka tafka.
Yan sandan kasar nan sun yi tir da rahoton Amnestyu Int'l. Kungiyar ta zargi 'yan sanda da kisan masu zanga zanga. Rundunar ta fadi yadda jam'anta su ka yi aiki.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da daidaita canjin kudade abu ne mai muhimmanci domin ceto Najeriya daga rushewar tattalin arziki.
Wani babban jigo a APC ta jihar Osun, Mr Olatunbosun Oyintiloye ya koka kan tsadar abinci wanda a cewarsa galibin ƴan Najeriya ba su iya ci sau uku a rana.
Matasan Najeriya
Samu kari