Fadar shugaban kasa
An yiwa Shugaban kasa, Bola Tinubu, alkalanci kan yadda ya tafiyar da zanga-zangar adawa da gwamnatinsa da aka kammala a fadin kasar nan kwanan baya.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi garambawul a mukaman Ministocinsa saboda yadda wasu daga cikinsu ba su tabuka komai ba.
An kawo ma’aikatun Najeriya da aka shafe watanni babu Ministoci a mulkin APC. A yanzu jihar Filato ba ta da ko Minista guda a majalisar zartarwa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tashi daga birnin taraya Abuja zuwa Beijin na ƙasar China, fadar shugaban kasa ta ce zai tsaya a UAE kafin ya ƙarisa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi alhini kan asarar rayuka da dukiyoyi da aka samu sakamakon ambaliyar ruwan da ta auku a johohi masu yawa na kasar nan.
Shugaban NIA ya gabatarwa shugaban kasa takardar murabus. A yayin da ya je ganawa da shugaban kasa ne sai Ahmed Rufai Abubakar ya sauka daga matsayin da aka nada shi
Dawowar Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da CJN alhali Kashim Shettima yana Najeriya ya jawo alamar tambaya. An yi tunanin za a bar mataimakin shugaban kasa ya rantsar.
Rahotannin da muka samu sun nuna cewa nan ba da jimawa shugaban ƙasa, Boƙa Tinubu zai tashi zuwa ƙasar Faransa domin karisa ziyarar da ya katse yau.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kokarin lalata kasar nan, amma kamfanin NNPCL ya musanya haka.
Fadar shugaban kasa
Samu kari