Fadar shugaban kasa
Bayan jawabin Tinubu, Majalisar Tarayya ta kafa dokar da za ta ba shugaban kasa damar zuwa gabanta ya yi jawabi a kowace ranar dimokurafiyya a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya musanta zargin APC na shirin kafa gwamnatin jam'iyya guda yayin da ya tuno yadda ya hana PDP murkushe 'yan adawa a 2003 lokacin yana gwamna.
Gwamnatin Bola Tinubu ta rasa wasu manyan jami'ai a shekara biyu da hawa mulkin Najeriya. Ajuri Ngelale, Hakeem Baba Ahmed da Aliyu Audu sun yi murabus.
Dogarin tsohon shugaban kasa Sani Abacha, Manjo Hamza Al Mustapha ya yi bayani kan yadda aka samu gawar Abacha da rusa zaben Abiola a mulkin IBB.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan shafe kwanaki 13 a Legas, inda ya kaddamar da ayyuka da dama, ciki har da hanyoyi da kuma cibiyar ICC a Abuja.
A labarin nan, za ji cewa fadar shugaban kasa ta yi zazzafan martani ga Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume bayan zarge-zagen da ya yi a kan gwamnatin Bola Tinubu.
Fitaccen malamin addinin kirista wanda ya kafa cocinCitadel Global Community ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke jihar Legas.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris ya yabi gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya bayyana cewa ta fi sauran wadanda suka gabace ta a Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari