Fadar shugaban kasa
Kungiyar masoyan tsohon shigaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta gana da Bola Ahmed Tinubu a Aso Villa, ta kuma tabbatar da goyon baya ga shugaban kasa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya yi rantsuwa ne a 2023 domin yi wa kowane yankin Najeriya adalci ba tare da nuna wariya ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
A labarin nan, za a ji cewa Hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata hasashen Nasir El-Rufa'i a kan yadda Bola Tinubu zai faɗi zaben 2027 mai zuwa.
Bincike ya nuna cewa jihar Lagos ta fi kowace jihar amfana da ayyukan da majalisar zartarwa da kasa ta amince a yi su a shekara biyu na Bola Tinubu, ta samu N3.9tn
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana tafiye tafiye kasashen waje ne domin dawo da martabar Najeria a idon duniya kamar yadda aka zabe shi don hakan.
Jirgin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya iso gida Najeriya daga kasar Brazil. Shugaban kasan ya dawo ne bayan ya ziyarci wasu kasashe na duniya.
Gwamnatin Najeriya ta saba da gwamnatin Amurka a kan karbar fursunoni, sabuwar dokar biza, da maganar karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 da haraji
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko yaran manyan mutane a kasar nan, ya ba su mukamai a wurare daban-daban a gwamnatinsa, ciki har da yayan Ganduje.
Fadar shugaban kasa
Samu kari