Fadar shugaban kasa
Jita-jitar shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ta dauki hankalin yan Najeriya a yan kwanakin nan, manyan mutane da yan siyasa sun karyata lamarin.
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da asusun TISSF domin ba ma’aikatan manyan makarantu bashin da ya kai N10m ba tare da ruwa ba, don inganta walwala da ci gaban ilimi.
Gwamnatin tarayya ta ce gyaran gadar Third Mainland zai ci Naira tiriliyan 3.8, sabuwar gini 3.6, FEC ta amince da gyaran gadoji da dama a Najeriya cikin gaggawa.
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe N142.02bn don gina tashoshin bas na zamani a jihohi 6 domin inganta sufurin kasa, tsaro da bunkasa tattalin arziki.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
Fadar shugaban kasa ta fitar da bidiyon Shugaba Bola Ahmed Tinubu a lokacin da ya shiga taron Majalisar Zaratarwa watau FEC na ranar Laraba, 13 ga Agusta, 2025.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da Gwamna, Charles Chukwuma Soludo inda ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da hadin gwiwa da jihohin da suka jajirce wajen ci gaban al'umma.
Sanata Wadada ya ce Tinubu ya riga ya mallaki kujerar shugaban ƙasa ta 2027, ya kalubalanci ‘yan adawa da su fito da tsare-tsare na gaskiya maimakon 'sukar banza'.
Hadimin shugaban kasa, Abdulaziz Abdulaziz ya yi karin haske kan jita-jitar da ake yadawa kan cewa Shugaba Bola Tinubu yana fama da rashin lafiya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari