Hukumar Sojin Najeriya
Shugaban ƙaramar hukumar Logo a jihar Benuwai ya tabbatar da cewa wasu mahara da ake zargin fulani ne sun halaka rayukan mutum 7 a wasu kauyuka uku.
Wasu miyagun yan bindiga sun halaka magajin garin Wuro Musa da suka sace a jihar Taraba ranar Jumu'a. An kashe manomi tare da sace wasu kauyukan Kaduna.
A cewar tsohon mataimakin sufeta janar na 'yan sanda, Dabup Makama, sun sanar da jami'an tsaro cewa 'yan ta'adda za su kai hari Filato amma suka yi biris da rahoton.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa hangensa na cimma tattalin arziki mai girma a Najeriya zai shiga haɗari idan tsaro bai samu ba.
Hedikwatar tsaro ta ƙasa DHQ ta bayyana dumbin nasarorin da rundunar sojin Najeriya ta samu a hare-haren kwantan ɓauna da samame kan yan ta'adda a mako ɗaya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gargaɗi manyan hafsoshin tsaro da masu tattara bayanan sirri cewa gwamnatinsa ba zata yarda da gazawa a matsayin wani zabi ba.
Sanata Karimi na Kogi ta Yamma ya bayyana cewa sha'anin tsaro na neman faskara a mazaɓarsa cikin yan kwanakin nan musamman batun garkuwa da mutane.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nusar da mata kan muhimmancin shiga aikin soja musamman nan a sojan kasa. Ya ce an bar su a baya a wurare da dama.
Wasu miyagun yan bindiga sun mamayi ayarin motocin masu zuwa cin kasuwar Yantumaki a karamar hukumar Dansadau ta jihar Katsina, sun halaka mutum shida.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari