Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bauchi ta tabbatar da kisan wani matashi Habibu a lokacin da matasa suka yi arangama da sojojin Operation Safe Haven a Lere.
Yayin da ƴan Najeriya ke ci gaba da zanga zangar tsadar rayuwa, manyan hafsoshin soji na kungiyar ƙasashen yammacin Afirka sun shiga ganawa a Abuja.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa akasi aka samu har wani soja ya kashe yaro dan shekara 16 a garin Zariya. Rundunar ta ce ta cafke sojan a halin yanzu.
A yau Talata 6 ga watan Agustan 2024 Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa zai gana da shugabanin hukumomin tsaron kasar game da zanga-zanga.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hafsoshin tsaro su kawo ƙarshen ɗaga tutocin Rasha da masu zanga zanga suke yi a wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce ba za ta amince da duk wani yunƙuri na fakewa da zanga-zangar da ake yi wajen sauya gwamnatin Dimokuraɗiyya a Najeriya ba.
Sojoji sun tarwatsa mutane a wajen Mai shayi sun kwashe masa burodi da madara. Wani mazaunin unguwar Dorayi, Magaji Kabiru Getso ya yi wannan ikirari.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana dumbin nasararo da dakarunta suka samu kan ƴan ta'adda, ƴan bindiga da sauran miyagu a faɗin kasar nan a watan Yuli.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce za su hsiga tsakani don magance tashin tashinar da masu zanga zanga suka jawo a ƙasar nan.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari