Hukumar Sojin Najeriya
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu bata gari da ke shirin sajewa da masu zanga zanga su farmaki mutanen da ba su ji ba kuma ba su gani ba.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji ba za su zuba hannu suna kallo a tayar da tarzoma kamar tashin tsahinar da tabfaru a ƙasar Kenya ba.
Hedikwatar tsaro ta DHQ a jiya Alhamis ta ce sojoji sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata wasu muhimman kadarorin Najeriya. DHQ ta yi karin haske.
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Barikin Ladi a jihar Filato sun nuna cewa ƴan bindiga sun hallaka mataimakin kwamandan rundunar sojin Operation Save Haven.
Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada matsayarta na rashin yi wa jami'anta katsalandan kan addininsu. Rundunar ba ta nuna wariyar addini yayin aikinsu.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun damƙe wasu mata masu tallar zuma a bakin titi waɗanda aka gano suna taimakawa ƴan bindiga da bayanan sirri a jihar Kaduna.
Yan bindiga sun kai farmaki yankin ƙaramar hukumar Giwa a jihar Kaduna, sun yi awon gaba da dagacin Tunburku, Malam Ashiru da wasu manoma a karshen mako.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari