Hukumar Sojin Najeriya
Ministan tsaro a Najeriya, Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun yi alhinin mutuwar hafsan sojojin Najeriya inda suka jajantawa Shugaba Bola Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya dage taron majalisar zartarwa tare da ba da umarnin sauke tutoci a fadin kasar nan bayan mutuwar hafsan sojojin kasan Najeriya.
Tsohon hafsan tsaron Najeriya, Admiral Ola Sa'ad Ibrahim ya tafka babban rashi na matarsa mai suna Aminat Dupe Ibrahim a daren jiya Talata 5 ga watan Nuwambar 2024.
Fadar shugaban kasa, ta sanar da rasuwar babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Janar Taoreed Lagbaja. Shugaba Bola Tinubu ya aika sakon gaggawa ga al'umma.
Shugaba Bola Tinubu ya karawa mukaddashin hafsan sojojin Najeriya, Olufemi Oluyede girma daga Manjo-janar zuwa Laftanar-janar a yau Talata 5 ga watan Nuwambar 2024.
Wasu miyagu da ake kyautata zaton ƴan bindiga ne sun je har gona sun kashe manomi da ƴaƴansa guda biyu a yankin karamar hukumar Ivo ta jihar Ebonyi.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar kama wani jagoran ƴan bindiga, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da Habu Dogo a jihar Sakkwato.
Bayan naɗin da shugabn ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya masa, sabon hafsan sojojin ƙasa na rikon kwarya, Manjo Janar Olufemi Oluyede ya shiga ofis a DHQ.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin mukaddashin hafsan sojojin Najeriya, Manjo-janar, Olufemi Olatubosun Oluyede yayin da Laftanar-janar, Taoreed Lagbaja ke jinya
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari