Hukumar Sojin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gyara a hukumomin tsaron Najeriya, inda ya kori babban hafsan tsaro da wasu shugabanni, ya kuma nada sababbi.
'Yan bindiga sun saki mutum 19 da suka yi garkuwa da su a Katsina, bayan tattaunawar zaman lafiya karkashin shirin 'Operation Safe Corridor' a Katsina.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya yi jimamin rasuwar tsohon sakataren gwamnatin jihar Kwara, Sir Joseph Aderibigbe, wanda ya rasu yana da shekara 104.
Sojan Najeriya ya rasa ransa bayan bin wani da ya kai musu hari da sanda a kauyen Twatagi, karamar hukumar Patigi, Jihar Kwara inda aka tsinci gawarsa.
Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun kai munanan hare hare a jihohin Yobe da Borno, sun yi musayar wuta da sojojin Najeriya a daren ranar Laraba.
Jami’an tsaro a jihar Imo sun cafke wasu manyan ‘yan ta’adda biyu tare da masu daukar nauyinsu, inda aka kwato bindigogi, harsasai da masu tsafi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tara shanun sata sama da 200, suka sako su cikin gonaki a karamar hukumar Kankia da ke jihar Katsina.
Sojojin Najeriya sun ceto mutane 21 da aka sace, ciki har da ‘yan kasar China hudu, a wani farmaki na Operation FANSAN YAMA a jihohin Kwara da Kogi.
Hedikwatar Tsaron Ƙasa ta karyata labarin soke bikin cika shekara 65 da samun ‘yancin kai da cewa ana yunkurin juyin mulki ne a Najeriya inda ta ce karya ne.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari