Labaran tattalin arzikin Najeriya
Babban kamfanin sarrafa kayayyakin abinci, Nestle Nigeria ya tafka asarar naira biliyan 104.03 bayan da darajar Naira ta fadi a kasuwar duniya a 2023.
Duk da zarge-zargen da ake cewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya durkusar da tattalin arzikin Najeriya, ya samu yabo daga wata kungiya a kasar.
An tsare Ba Amurke da Bature da suka zo tattauna kan takunkumin da aka kakabawa Binance duk a kokarin ganin kimar Naira ta farfado a kasuwar canji.
A kokarinta na dakile harkar Kirpto, Gwamnatin Tarayya ta tsare shugabannin Binance a birnin Abuja inda ta ke zargin harkar na durkusar da tattalin arziki.
Bayan koken koken jama'a, an ji labari CBN ya cigaba da saida Daloli ga ‘yan kasuwar canji. Idan Dala ta fara wadatuwa a bayan fage, farashin Naira zai tashi.
Dabaru sun taimaka Naira ta danne dalar Amurka a kasuwar canji. An ce tun da dai Dalar Amurkar tana fadi ne a kan kudin Najeriya, ya kamata farashin kaya su sauko.
‘Yan kasuwar canji musamman daga Arewa sun tsorata daga sababbin ka’idojin CBN. Wasu sun ce farashin Dalar Amurka za ta cigaba da hawa ne a maimakon ta sauka.
Binciken da Legit Hausa ta yi a shafin yanar gizon ECOWAS ya nuna cewa har yanzu kasashen uku na cikin jerin sunayen mambobin kungiyar, yanzu sun koma 15.
Bayanai sun fito yayin da Bola Tinubu ya zauna da Aliko Dangote da sauran ‘yan kasuwa. Tinubu ya yi zama da manyan ‘yan kasuwan ne domin gyara tattalin arziki.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari