Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ministan kasafi da tsare-tsare a Najeriya, Atiku Bagudu ya fito fili ya ba ƴan kasar hakuri kan halin kunci da ake ciki inda ya kare matakan da Bola Tinubu ke dauka.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya sake kara kudin ruwa a kasar daga 25.750 zuwa 26.25 bayan dakatar da biyan harajin tsaron yanar gizo da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
A Najeriya, darajar Naira ta sake yin sama inda ta karu da kusan N28 a jiya Litinin 20 ga watan Mayu a kasuwannin gwamnati inda hakan ke nuna karuwarta da 1.89%.
Wani mai sharhi kan harkokin siyasa kuma mamba a kungiyar Dattawan Arewa Farfesa Usman Yusuf, ya caccaki salon mulkin Bola Ahmed Tinubu a Najeriya.
Dan Najeriya ya saci wasu adadi na kudaden da suka kai $22,000 a Amurka, EFCC ta gaggauta daukar kudin tare da mikawa hukumar tsaron Amurka ta FBI.
Mawakin da ya fi kowa kudi a Najeriya, Ayodeji Ibrahim Balogun da aka fi sani da Wizkid ya tara makudan kudi da yawansu ya kai N44.6bn a shekarar 2024.
Yadda kamfanin AEDC ya kawowa wani mutumin Abuja takardar shan wutan N47m. Muhammad Jameel ya bada labarin mutumin da ya sha kudin wutar lantarkin N47m.
Hukumar FMDQ ta fitar da wani rahoto inda ta ce darajar Naira ta sake farfaɗowa da kusan karin N100 a ranar Juma'a idan aka kwatanta da ranar Alhamis.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi martani game da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu yayin da yake neman cika shekara daya a kan karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari