Labaran tattalin arzikin Najeriya
An shiga murna bayan samun ci gaba a kasuwan ƴan canji yayin da Naira ta sake farfaɗowa da kusan 4.04% a jiya Laraba 15 ga watan Mayu kan N1,459 a kasuwa.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ɗauri damarar maka tsohon gwamnan CBN a gaban kotu kan badakalar sauya Naira.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Najeriya da Afrika, Aliko Dangote, shi ne na shida a jerin attajiran da suka fi kudi a masana’antar kere-kere. Ya doke attajirai 19.
Wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye ya roki ‘yan Najeriya su kara hakuri da yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke mulkin Najeriya.
Babban Fasto Iliya Babatunde Ayodele ya ba da fatawa ta rauhaniyya game da abin da ya ce zai inganta tattalin arzikin Najeriya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana kara harajin shigo da kayayyakin kasar waje Najeriya duba da yadda darajar Naira ta kara faduwa a kasuwar musayar kudade.
Shugaban kasa, Bola Tinubu zai sake karbo bashin $2.25bn daga Bankin Duniya a ranar 13 ga watan Yuni domin inganta tattalin arzikin Najeriya da sauran bangarori.
Hadimin tsohon shugaban kasa ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da am farfado da darajar Naira ba tare da an samu wani tsaiko ba cikin sauki.
Minsitan Tinubu ya bayyana dalilin da yasa ba a zabi Malam Nasir El0Rufai ba a cikin jerin wadanda aka amince su zama ministoci a mulkin nan da ake.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari