Labaran tattalin arzikin Najeriya
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da rashawa ta Najeriya, EFCC, ya ce akwai yiwuwar dalla za ta iya faduwa zuwa N200 saboda shirin sauya fasalin naira.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai sa a yafewa Najeriya bashin da ke kanta matukar aka zabe shi ya gaji Buhari 2023.
Wata kotun ABuja ta umarci wani matashi ya yi sharar kotu bisa laifin satar turare a wani kantin siyayya da ke Abuja. An yanke masa hukunci ne daidai da laifin.
An kama wani tsohon dan takarar gwamnan jihar Anambra yayin da yake shirin tserewa bisa zargin ya saci wasu kudade da kayan kudi. An tura keyarsa magarkama.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan China mazauna Najeriya sun tafka asara yayin da gobara ta kama kamfaninsu da ke jihar Ogun. An ce ya zuwa yanzu ana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya bayyana matsayarsa game da duba lafiya a kasar waje.Tsohon gwamnan Kano ya ce ba zai ke tafiya kasar waje ba.
Wani bidiyo ya nuna yadda aka bankado wasu kudade da aka boye a cikin akwati a kasar Burtaniya. Ana kyautata zaton kudi ne na haram, ana ci gaba da bincike.
Za a ji Dalar da kwanakin baya ake nema kamar hauka ta zama abin gudu a kasuwar canji a yau. Idan kuwa ‘yan BDC za su saye Dalar, sai ayi wa mutum tayin banza.
Wani mawaki dan Najeriya ya shiga jimami yayin da ya bayyana yadda aka watsa masa kudaden bogi bayan da ya watsa na gaske. An ga yana yayyaga kudaden nasa..
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari