Labaran tattalin arzikin Najeriya
'Yan Najeriya za su fara biyan ƙarin harajin kashi biyar cikin ɗari a kan kowace litar man fetur da sauran kayayyakin mai da suka saya daga watan Janairun 2026.
Matasan Najeriya 2,000 ne za su samu shiga shirin gyara da hada motoci masu aiki da lantarki kyauta da za a yi a Satumb. Majalisar wakilai ta yaba da haka.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya soki ’yan majalisar Najeriya, ya kira ayyukan mazabu a matsayin sata, ya kuma zarge su da cin hanci da karya kundin tsarin mulki.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya samu Dala a kan N1,900 a lokacin da ya hawu kan mulkin Najeriya a 2023. Legit ta yi bincike domin gano gaskiyar maganar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta amince da cewa ta kai manyan ayyuka jihar Legas fiye da sauran sassan kasar nan, amma ta bayar da dalili.
Shugaba Bola Tinubu ya ce Najeriya ba ta tsoron sauye-sauyen ciniki da harajin da Donald Trump da ya kakabawa kasashe saboda tattalin arzikin kasar ya kara karfi.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa daga tushe ya fara neman kudi har ya kai ga nasarar da ya samu ta zama wanda ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika, bai ci gado ba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya daukar matasa sama da 400,000 a karkashin shirin YouthCred, wanda aka kirkiro domin ba da rance ga matasan Najeriya.
Kamfanin fasahar zamani na Techopi ya ba matasa 20 horo na musamman game da inganta fasaha da habaka basirar da Allah ya ba su a jami'ar jihar Gombe.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari