Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutane irinsa da ke fama da shugabanni masu ganin sun fi karfin doka, suna buƙatar addu'a daga ƴan ƙasa.
Kamfanin Dangote ya bude shafin daukar ma'aikata a Najeriya. Sama da guraben aiki sama da 30 mutane za su nema. Za a yi aiki a kamfanin siminti da sauransu.
Tsohon Gwamnan Delta, James Ibori, ya koka kan matsin tattalin arziki da ake ciki a yanzu yayin ba da gudunmawar N100m a jami’ar Igbinedion domin tallafa mata.
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin RHWDP domin tallafawa mutane miliyan 8.8 a gundumomi 8,809 na fadin kasar nan. gwamnatin tarayya za ta hada kai da jihohi.
Alhaji Aliko Dangote zai saka matatar shi a kasuwa domin 'yan Najeriya su mallaki hannun jari. Ya ce yana da burin gina Najeriya wajen zuba kudin shi a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce babu wani gwamna a Najeriya da zai ce baya samun wadataccen kuɗin aiwatar da ayyuka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara aikin samar da jiragen kasa a jihohin Arewa da aka fara da Kano da Kaduna.Sa'idu Ahmed Alkali ya ce aikin zai samar da ayyuka 250,000.
Ministan tsare-tsaren kasafi kudi, Atiku Bagudu ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta mayar da hankali kan zuba jari a ababen more rayuwa don inganta tattalin arziki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Alhaji Aliko Dangote ya yi murabus daga shugabancin kamfaninsa na sashen siminti domin mayar da hankali wani bangare.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari