Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kungiyar PANEP mai rajin kare tattalin arzikin kasa ta yi zanga zangar goyon bayan matatar Dangote a jihar Kaduna. Kungiyar ta zargi PENGASSAN ta kulla makirci.
Alhaji Aliko Dangote ya kaddamar da kafa kamfanin takin zamani na Dala biliyan 2.5 a kasar Habasha a Afrika. Kudin ya haura Naira tiriliyan 3 a kudin Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatarda jawabi ta bakin mataimakinsa, Kashim Shettima, wanda ya wakilce shi a babban taron Majalisar Dinkin Duniya a Amurka.
Tsohon Shugaban Hukumar NBS na kasa, Yemi Kale ya ce Najeriya ce kasa ta 2 a jerin kasashen da suka fi yawan talakawa a duniya, ya bukaci a tashi tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tsare-tsaren da ya zo da su sun daidaita farashin Naira a kasuwar musayar kudi, an daina samuk banbanci.
A labarin nan, za a ni yada Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda Najeriya ta fara samun sauki bayan matsalolin da kasar ta fuskanta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba Naira miliyan 807.6 ga matasa 5,384 a Kano, domin su ja jari ko su fadada sana'o'insu. Ya ce burinsa shi ne su dogara da kansu.
A labarin nan, za a ji yadda kalaman hadimin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa su ka bata wa hamsahkin mai arziki a Najeriya, FemiOtedola rai matuka.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnonin Arewa au hade wuri guda su rika magana da murya daya kam matsalar tsaro.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari