Jihar Nasarawa
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya bayyana cewa ana gobe 'dan zai rasu ya dinga rarrashin wani wanda ya rasa yara 9 da shanu 70 a tashin bam din jihar.
Allaha yayi wa 'dan gwamnan jihar Nasarawa, Hassan AA Sule Rasuwa da safiyar Juma'a. Hassan dai yayi aure watanni bakwai da suka wuce kuma ya rasu bayan jinya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya musanta jita-jitar dake yawo cewa jirgin NAF ne ya kai hari kan makiyaya, yace ba ruwan Soji, jirgi ne mara matuki.
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da labarin tashin Bam a iyakar Nasarawa da Benue inda aka yi rashin Fulani makiyaya guda 27 a garin Rukubi, Doma.
Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun sanar da nasarar ceto dalibai biyu cikin daliban makarantar firamaren da yan bindiga sukayi garkuwa da su a garin Doma.
Wata jami'a a Arewacin Najeriya ta bayyana haramtawa dalibanta amfani da waoyoyin hannu saboda wasu dalilai da suka faru. Mutane sun yi martani mai daukar rai.
Yanzu muke samun mummunan labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka sace daliban makarantar firamaren gwamnati a wata jihar Arewa, jihar Nasarawa a Arewa.
GCOE na Matatar man fetur ta kasa, NNPC, Mele Kyari, ya sanar da cewa za a fara hako man fetur a hukumance a jihar Nasarawa a cikin watan Maris na shekarar nan.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasara ya bayyana ceqa ba abinda zai haka Bola Tinubu zama magajin Buhari sai ikon Alla, yace babu gwamanan da zai ci amana.
Jihar Nasarawa
Samu kari