Jihar Nasarawa
Shugaban APC na kasa ya bayyana kwarin gwiwarsa ga cin nasarar Tinubu a zaben 2023 mai zuwa nan kusa. Ya ce Tinubu ya fara shirin zama shugaban kasa kawai.
Rahoton dake shigo mana da safiyar Talatan nan sun nuna cewa wata quta da tashi sakamakon motsin wutar lantarki ta yi ɓarna a Plazar 'yan sanda a Nasarawa.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jam'iyyar LP ba barazana bace a wurin APC inda yace bai ma san sunan ainihin dan takarar gwamna na LP a jiharsa ba
Wasu yan bindiga masu garkuwa da mutane don karban kudin fansa sun yi awon gaba da mai dakin wani babbab kwamanda dake aiki a hukumar tsaron farin hula NSCDC.
Babban kotun da ke zamanta a Uke, karamar hukumar Karu a jihar Nasarawa, ta bada umurnin tsare kwamishinan ayyuka na jihar Nasarawa a gidan gyaran hali kan zar
Akwai sabon aiki a gaban jam'iyyar APC yayin da wata kotun tarayya ta sanar da soke zaben fidda gwanin da aka gudanar a watan Yuni. Ta umarci a sake sabon zabe
Allah ya yiwa mai ba Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa shawara kan ayyuka na musamman, Alhaji Murtala Lamus, rasuwa a ranar Talata, 25 ga watan Oktoba.
Yan Najeriya a dandalin sada zumunta a Twitter, suna ta sukar wani malamin jami'ar tarayya da ke Lafia, Jihar Nasarawa, Dr Fred Ekpe Ayokhai, saboda cin zarafin
Jami'an yan sanda a jihar Nasarawa sun damke wata budurwa mai suna Alice Mulak kan laifin kashe saurayinta a unguwar Mararaba dake karamar hukumar Karu ta jihar
Jihar Nasarawa
Samu kari