Nadin Sarauta
Bayan matasa sun gudanar da zanga-zanga kan zargin basarake da ta'addanci, Sarkin Daura, Alhaji Faruq Faruq ya sauke dagacin kauyen a Katsina, Iliya Mantau.
Bayan sace basarake a makon da ya gabata, Iyalin Sarkin da ke jihar Kogi sun nemi taimako domin tara N50m kudin fansa da masu garkuwa da shi ke bukata.
Yan bindiga sun kuma kai hari a jihar Kogi inda suka kashe matasa uku da ake zargin ‘yan sa-kai ne a Ofoloke bayan sace basarake a garin kwanaki kadan baya.
Mutanen kauyen Isiagu Akpawfu da ke ƙaramar hukumar Nkanu ta Gabas a jihar Enugu sun fara shiga fargaba na naɗin sabon Igwe, lamarin ya kai kotun ɗaukaka kara.
A wannan labarin, za ku ji cewa Ministan harkokin waje, Ambasada Yusuf Tuggar ya ce gwamnan Bauchi, AbdulKadir Bala Mohammed ya so mari shi bayan ya zagi mahaifinsa.
Yayin da Kano ke neman masu zuba hannun jari domin inganta kasuwanci, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya kai ziyara sashin jirage na kamfanin Overland Airways.
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli ya umarci fadawa su koma Islamiyya don gyaran kuskuren addini, yana kira ga shugabanni su sauke nauyin da Allah ya dora masu.
Bayan shigar da korafi kan rigimar sarauta, babbar kotu a Delta ta yi watsi da karar da ke kalubalantar nadin Cif Oma Eyewuoma a matsayin Ologbotsere na masarautar
Nadin Sarauta
Samu kari