Labarin Sojojin Najeriya
Sojojin Najeriya sun kama manyan yan bindiga uku da suka fitini al'umma a jihohin Taraba da Filato tsawon shekaru. An kama wanda yake musu safarar makamai.
Sojojin Najeriya sun taru sun lakadawa dan sanda duka kuma ya mutu har lahira. Sojojin sun yi rundugu ga dan sandan yayin da wani soja ya kira su ta wayar tarho.
Yan ta'addar Boko Haram da suka tuba ana ba su horo domin taimakon sojoji da bayanai sun tsere da makamai, suna barazanar kai hare hare kan al'umma.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce za su canza salon yaki da yan bindiga wajen hana yan ta'adda yawo a jihohin Arewa. Matawalle zai ziyarci jihohin Arewa uku.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Imo. Jami'an tsaro na sojoji sun fito sun fafata da su lamarin da ya jawo asarar rayuka tare da raunata wasu mutane.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Kaduna. Jami'an tsaron sun sheke 'yan bindiga uku tare da ceto wasu mutane.
Dan ta'adda Bello Turji ya yi karin haske kan neman sulhu da gwamnatin Najeriya da jihar Zamfara. Turji ya sake sabon bidiyo yana neman a kori yan sa kai.
Babban hafsan tsaron Najeriya (CDS), Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa rikakken dan Bello Turji na cikin tashin hankali tun bayan da aka kashe Halilu Sububu.
A wannan labarin, za ku ji cewa rikakken dan ta'adda, Bello Turji ya kalubalanci rundunar tsaron kasar nan, inda ya ce mutuwa ba ta bashi tsoro, amma ya nemi sulhu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari