Labarin Sojojin Najeriya
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana wasu mutum tara da take nema ruwa a jallo a Arewa maso Gabas kan zargin ta'addanci da rikau, ta lissafo sunayensu.
Hedkwatar tsaro ta ƙasa watau DHQ ta bayyana cewa dakarun sojoji sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda 481, sun kubutar da mutane 492 da aka yi garkuwa da su.
A wannan labarin za ji cewa ana sa ran sake fasalta rundunar sojojin kasar nan, yayin da za a sauya wa wasu daga cikin manyan janaral a rundunar wurin aiki.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da bullar sabuwar kungiyar yan ta’adda a jihohi Kebbi da Sakkwato da ke Yammacin Arewacin kasar nan. Ana sa ido.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya aika da sakon ta'aziyya kan rasuwar babban hafsan sojojin kasa (COAS), Taoreed Lagbaja.
Mai ɗakin shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu da matan Shettima da Nuhu Ribadu sun je ta'aziyya gidan marigayi hafsan sojojin kasa, Taoreed Lagbaja.
Laftanar Janar Taoreed Lagbaja a ranar, 5 ga watan Nuwamban 2024. Kafin shi akwai wasu hafsoshin sojan kasan Najeriya guda biyu da suka rasu a ofis.
Shugaba Bola Tinubu ya dage taron majalisar zartarwa tare da ba da umarnin sauke tutoci a fadin kasar nan bayan mutuwar hafsan sojojin kasan Najeriya.
Shugaban sojojin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya rasu ya bar mata da yara biyu. Muhimman abubuwa da ya kamata ku sani a kan shugaban sojin Najeriya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari