Labarin Sojojin Najeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan karamar hukumar Safana. Sun hallaka kwamandan 'yan sa-kai tare da wasu mutane.
Jami'an rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun cafke wasu wadanda ake zargi da hannu a arangamar da ta auku tsakanin 'yan shi'a da jami'an tsaro.
Dakarun Najeriya sun kashe Kachalla Dan Isuhu a jihar Zamfara. Dan Isuhu ya sa haraji a kauyuka 21, ya kashe Farfesa Yusuf na jami'ar Bayero, ya sace mutane da dama.
Sojojin Najeriya 171 sun samu horo mai inganci a cibiyar MLAILPKC domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya a Sudan. An bukace su da su kiyaye dokokin UNISFA.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne, sun kai hare-hare a wasu sansanonin sojoji a jihar Borno. An samu asarar rayukan jami'an tsaro.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta lalata motocin yaki uku tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a wani gagarumin farmaki a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, 'yan sanda da 'yan sa-kai sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Katsina. Jami'an sun kubutar da mutanen da aka sace.
Dakarun sojoji sun yi gumurzu da 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Kebbi. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan kungiyar tare da kwato masu yawa.
Gwamnatin Benue ta tabbatar da mutuwar sojoji biyu, inda mataimakin gwamna Sam Ode ya ce sun rasu ne yayin kare fararen hula daga harin 'yan bindiga a yankin Kwande.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari