Kwara
Gwamnatin Kwara ta rugurguza babban ginin kusa a APC cikin dare. Bukola Saraki ya ce akwai siyasa a cikin rusa ginin da aka yi. Kusa a APC ya ce bai karya doka ba.
Gwamnatin jihar Kwara ta nemi mazauna yankunan tekuna da su yi kaura zuwa kan tudu yayin da ake ci gaba da zabga ruwan sama na tsawon kwanaki biyar.
Kungiyar Hijrah ta ƙasa ta bukaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya lalubo tsare-tsaren da za su kawo sauƙi daga matsin tattain arzikin da ake ciki a Najeriya.
Yan bindiga sun kashe wani babban dan banga da ya tunkari yan bindiga suka yi musayar wuta. An kashe dan bindigar ne yayin da yake kokarin ceto mata da aka sace.
Ana fargabar mutane hudu da suka hada da wata mai shayarwa sun mutu a Gusau, jihar Zamfara bayan da wata motar tirela ta murkushe su a lokacin da suke kan babura.
Jam'iyyar APC a matakin gunduma ta dakatar da tsohon sakataren yaɗa labaran jam'iyyar na jihar Kwara, Alhaji Tajuedeen Aro bisa zargin cin amana da zagon ƙasa.
Wata babbar kotun jiha da ke Ilorin, jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutane biyar da ake zargin sun kashe mutane 39 a harin bankin Offa.
Bayan tattara sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar Kwara, shugaban hukumar zaben jihar (KWSIEC), Mohammed Baba-Okanla ya sanar da sakamakon zaben.
Mazauna garin Bode Sa'adu da ke karamar hukumar Moro a jihar Kwara na cikin alhini sakamakon mamakon ruwan sama da ya haddasa ambaliyar da ta nutsar da gidajensu.
Kwara
Samu kari