Kwankwasiyya
Jagoran NNPP na kasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce PDP ta mutu a harkar siyasa yayin da APC ta ba mutane kunya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan abubuwan da suka hana 'yan Najeriya samun ci gaban da ya dace. Ya dora laifi kan cin hanci da rashawa.
Buba Galadima ya yi ikirarin cewa wasu daga cikin waɗanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jawo ya ba muƙami ba ƙasar ce a gabansu ba, tara abin duniya suka sani.
NNPP ta tura sako ga Sanata Barau Jibrin kan masu sauya sheka zuwa APC a Abuja. NNPP ta ce yayanta ba su sauya sheka a Kano, yan damfara ne suke rudarsa.
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Nasarawa ta gano cewa rabuwar kan shugabanninta na ƙasa ne ya jawo ƴan majalisa da take da du suka sauya sheƙa zuwa APC.
Wasu fitattun jaruman Kannywood sun koma APC a jihar Kano. Hakan na cigaba da kawo ci baya ga siyasar Abba Kabir Yusuf a Kano. Barau Jibrin ya karbi jaruman.
A wannan labarin, gwamna Abba Kabir Yusuf ya karbi tubabbun yan siyasa daga jam’iyyun adawa guda biyu, inda su ka yi sauyin sheka zuwa jam’iyyar NNPP.
Za a ji abin da Abdulaziz Yar'adua ya fadawa Rabiu Kwankwaso lokacin taziyyar Dada. Za a ji dangantakar Kwankwaso da Shehu Yar’adua tun SDP zuwa PF.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Kwankwasiyya
Samu kari