Kwankwasiyya
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce NNPP za ta rage tasirin APC a Kano a 2027. Ya bukaci magoya baya da su hada kai wajen tabbatar da nasarar jam’iyyar a zaben gaba.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi martani ga jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso. APC ta bukaci Kwankwaso farka daga mafarkin da yake yi.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Borno ta cafke jigon NNPP, Attom Magira kan zargin sukar gwamna Babagana Zulum da kuma shirin hadakar jam'iyyun adawa.
Sanata Barau Jibrin ya karbi jigon NNPP a jihar Kano Alhaji Sani Garka Danbatta zuwa tafiyar APC. Alhaji Garka Danbatta ya fice daga tafiyar Kwabkwasiyya a Kano.
Jam'iyyar NNPP ta ce tana cigaba da binciken tsohon sakataren gwamnatin Kano, Dr Abdullahi Baffa Bichi kan dakatar da shi a jam'iyya duk da sauke shi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an kama mawakin siyasa, Idris Danzaki a jiya Laraba 18 ga watan Disambar 2024 a cikin ofishinsa a Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan sake bullar fadan 'yan daba a Kano. Gwamnan ya nuna yatsa ga jam'iyyun adawa kan rikice-rikicen.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi magana kan zazzagar da ya yi a gwamnatinsa. Gwamnan ya bayyana cewa babu siyasa a cikin korar da ya yi.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya ja hankalin ƴaƴan jam'iyyar kan muhimmancin haɗin kai matukar suna son mulki ya dawo hannunsu a zaben 2027.
Kwankwasiyya
Samu kari