Zaben jihohi
A cikin takardar hukuncin da babbar kotun tarayyar ta fitar mai lamba FHC/ABJ/ABJ/CS/714/2019, an wanke Hon. Ado Doguwa daga zargin kisan kai da ake yi masa.
Watanni hudu bayan mutuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma sun saka labule a Gidan Legas da ke Ikeja a jihar Legas.
NNPP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a zaben jihar Edo, Fasto Azemhe Azena kan yi wa jam'iyya zagon kasa. Sai dai dan takarar ya ki amincewa da korar.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bayelsa da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Gwamna Douye Diri a matsayin zababben gwamnan jihar Bayelsa.
Jigon PDP ya zabi Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun da takwarorinsa na jihohin Delta da Adamawa, Sheriff Oborevwori da Ahmadu Fintiri matsayin gwarazan shekara.
Tsohon mai binciken kudi na APC na kasa, Sir Paul Chukwuma, ya bayyana cewa zai kayar da Gwamna Charles Soludo idan ya lashe tikitin takarar gwamna na APC a 2025.
Gwamnatin tarayya ta shigar da kara a gaban Kotun Koli a kan gwamnonin jihohin kasar nan 36 a kan zargin rashin da’a yayin gudanar da kananan hukumomi.
Kotun sauraran kararrakin zaben jihar Imo ta tabbatar da nasarar Gwamna Hope Uzodinma na jami'yyar APC a matsayin zaɓabben gwamnan jihar a yau Juma'a.
Jam'iyyar PDP ta kafa kwamitin yakin neman zaben gwamnan jihar Edo mai mutane 152 karkashin jagorancin Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa. Za a yi zaben Satumba.
Zaben jihohi
Samu kari