Zaben jihohi
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta bankado wani shiri na hargitsa zaben cike gurbi da za a gudanar a watan Faburairu da sauran zabuka a kasar.
‘Yan sanda dauke da makamai, a ranar Talata, sun harba barkonon tsohuwa ga ‘yan majalisar dokokin jihar Filato su 16 da kotun daukaka kara ta kora.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kaduna da aka yi a ranar 18 ga Maris, 2023, Isa Ashiru, ya ce ba zai bar siyasa ba duk da shan kasa a Kotun Koli.
Bayan ta sha kaye a Kotun Koli, jam'iyyar APC ba ta gajiya ba ta yi wata muhimmiyar ganawa don sake shiri game da zaben jihar Kano mai zuwa a nan gaba.
Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawa ya sha suka sosai a jiharsa saboda zarginsu da neman kwace iko da karfi a jihar, an zarge shi da raba kan yan jihar.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta bai wa Gwamna Lucky Aiyedatiwa tikiti haka kawai ba hammaya ba sai dai shima ya nema kamar kowa.
A yau Juma'a, 19 ga watan Janairu, Kotun Koli ta yi watsi da jam'iyyar APC da dan takararta, Ovie Omo-Agege, suka shigar kan Sheriff Omorevwori, gwamnan jihar Delta.
Mai shari’a Inyang Okoro da Kudirat Kekere-Ekun za su jagoranci hukuncin shari’ar gwamnonin Delta, Ribas, Gombe, Kaduna da Ogun sai Kebbi, Nasarawa, Taraba da Sokoto
Yanzu nan shugaba Tinubu ya isa jihar Imo domin halartar bikin rantsar da gwamnan jihar Hope Uzodimma a mulkinsa karo na biyu. Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka.
Zaben jihohi
Samu kari