Kiwon Lafiya
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa masu 'bleaching' sun yi yawa a Najeriya inda Ministan Lafiya ya nuna damuwa kan yadda ake kara amfani da kayan gyaran fata a Najeriya.
Wata bakuwar cuta ta bulla a jihar Neja. Mutane da dama an kwantar da su a a asibiti. Hukumomi sun yi bayani kan cutar wacce take sanya mutane sumewa.
Yayin da wata mata ta zargi yanke mata mahaifa ba da izininta ba, Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (AKTH) ya yi martani kan zargin da ya faru a 2017.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fitar da Amurka daga hukumar lafiya ta duniya, WHO kan zargin badakala a harkokin cutar COVID-19 da aka sani da korona.
NAFDAC ta rufe kantin magani a Abuja kan sayar da kayan magani marasa rijista. Kayayyakin sun kai na N7m, kuma an cafke mutane biyu domin bincike.
Gwamnatin tatayya ta hannin babban likitan dabbobi na ƙasa ta tabbatar da cutar murar tsuntsaye mai tsanani watau Bird Flu a jihar Kano ranar Talata.
Gwamnatin Kogi za ta kashe N7bn don gyara cibiyoyin lafiya 88, tare da goyon bayan Babban Bankin Duniya, don inganta kiwon lafiya a jihar cikin watanni huɗu.
Rahotanni daga rundunar yan sanda a birnin Tarayya Abuja sun tabbatar da cewa hukumar ta rasa jami'ai akalla 140 saboda yawan jini da ayyukan ta'addanci.
Kiwon Lafiya
Samu kari