Kiwon Lafiya
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta shirya daukar ma'aikatan lafiya domin bunkasa bangaren lafiya na jihar.
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa masu 'bleaching' sun yi yawa a Najeriya inda Ministan Lafiya ya nuna damuwa kan yadda ake kara amfani da kayan gyaran fata a Najeriya.
Wata bakuwar cuta ta bulla a jihar Neja. Mutane da dama an kwantar da su a a asibiti. Hukumomi sun yi bayani kan cutar wacce take sanya mutane sumewa.
Yayin da wata mata ta zargi yanke mata mahaifa ba da izininta ba, Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (AKTH) ya yi martani kan zargin da ya faru a 2017.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fitar da Amurka daga hukumar lafiya ta duniya, WHO kan zargin badakala a harkokin cutar COVID-19 da aka sani da korona.
NAFDAC ta rufe kantin magani a Abuja kan sayar da kayan magani marasa rijista. Kayayyakin sun kai na N7m, kuma an cafke mutane biyu domin bincike.
Gwamnatin tatayya ta hannin babban likitan dabbobi na ƙasa ta tabbatar da cutar murar tsuntsaye mai tsanani watau Bird Flu a jihar Kano ranar Talata.
Kiwon Lafiya
Samu kari