Katsina
Kungiyar Arewa Think Tank ta soki Nasir El-Rufai da Atiku Abubakar kan ziyarar da suka kai wa Muhammadu Buhari a jihar Katsina inda ta ce duk shirin zaben 2027 ne.
Hukuma mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta sanar da nasarar da ta samu cikin shekara daya a jihar Katsina. Ta kama mutane 1,344.
Kungiyar Gwamnonin Arewa Maso Yamma ta amince da wani tsarin magance matsalolin tsaro da yankin ke fuskanta a halin yanzu. Gwamna Dikko Umaru Radda ya bayyana hakan.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin adalci a matsayin babban abin da ya jawo rashin tsaro a Arewacin Najeriya inda ya nuna damuwa kan yadda matsalar ke karuwa.
Wasu miyagun ƴan bindiga masu ɗumbin yawa sun kai hari garin Maidabino a ƙaramar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun hallaka mutane 7 tare da sace 50.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi yankin Arewa maso Yamma na Najeriya.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wata mata mai safarar makamai ga 'yan ta'adda a jihar Katsina. An cafke ta ne dauke da alburusai a cikin jaka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura a jihar Katsina.
Kungiyar gwamnonin Arewa maso yamma a Najeriya da hadin gwiwar sashen kula da jama'a na majalisar dinkin duniya (UNDP) sun shirya tattaunawa kan tsaro.
Katsina
Samu kari