Karatun Ilimi
Gwamnan Bauchi na shan suka kan cewa karatun Boko shirme ne a wani bidiyo. Dr Kabiru Danladi Lawanti ya soki gwamna Bala Mohammed kan maganar da ya yi.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da N3bn domin daukar nauyin jarrabawar WAEC, NECO, NABTEB da NBAIS ga dalibai 141,175 da suka ci jarrabawar tantancewa a Kano.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ba mutane da dama mamaki a wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa, ya shiga aji ya koyar da ɗalibai a wata makaranta a jihar Ondo.
JAMB ta saki sakamakon UTME 2025. Fiye da dalibai miliyan 1.5 sun samu kasa da 200, 420,415 sun samu sama da 200. Ana iya duba sakamako ta yanar gizo ko SMS.
JAMB ta fitar da sakamakon UTME 2025, ta riƙe na dalibai 39,834 saboda kura-kurai. Ana binciken dalibai 80 bisa maguɗi, inda Anambra na kan gaba a wadanda ake zargi.
Hukumar NWDC ta bayyana cewa an soke tallafin karatu na waje bisa umarnin gwamnatin tarayya, za ta mayar da hankali kan inganta ilimi a cikin gida.
Bayan ta ce an samu inganci a bangaren ilimi a Najeriya, gwamnatin tarayya ta dakatar da ba da tallafin karatu ga ɗaliban da ke karatu a ƙasashen waje.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada Malam Haladu Mohammed Mai Ba da Shawara kan Inganta Ilimi. Wannan nadin na daga cikin matakan gwamnati inganta ilimi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da kafa sababbin jami'o'i na kudi guda 11, hukumar NUC ta ba su lasisi a Abuja.
Karatun Ilimi
Samu kari