Karatun Ilimi
Daliba daya ta rasu, biyar sun jikkata sakamakon rushewar bangon aji a GGSS Potiskum, Yobe. Gwamnatin jihar ta ce za a binciki musabbabin hatsarin.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ware N33.45bn domin gudanar da wasu muhimman ayyukan ci gaba ga al'umma a faɗin jihar.
Gwamnati Neja ta gudanar da jarrabawa ga dalibai da ake shirin turasu karatu kasashen waje. Za a tura dalibai 1,000 zuwa kasashen Canada, China, India da Brazil.
Gwamnan Kebbi, Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu ya kori sakatarorin ilimi na ƙananan hukumomi 21 da ke faɗin jihar, ya gode da gudummuwar da suka bayar.
Zargin cewa gwamnonin Arewa sun yi watsi da Turanci a makarantu ba gaskiya ba ne. Bincike ya nuna babu wata doka ko matsaya ta hadin gwiwa a kan hakan.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da soke JSS da SSS, ta kuma gabatar da tsarin karatun bai daya na shekaru 12 wanda zai taimaka wajen inganta ilimi a Najeriya.
Tsohon mai ba da shawara ga shugaban kasa, Reno Omokri, ya lissafa wasu kwasa kwasai da matasan Najeriya ya kamata su karanta a jami'a saboda suna da amfani.
Ministan ilimi, Dr. Tunji Alausa ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na biyan ɗal
Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.
Karatun Ilimi
Samu kari