Karatun Ilimi
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun sakandare guda biyu kan wasa da aikinsu bayan kai ziyarar makarantun.
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Agbu Kefas ta kafa wani kwamiti domin kama duk yaron da ya kamata ace yana makaranta a titi a lokacin makaranta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana yadda ya zama ɗalibi mai hazaƙa da kwazo lokacin da ya ke karatun digirinsa na farko, ya ce har koyarwa yana yi.
Makarantu a kasar Faransa sun kori dalibai kusan 300 saboda karya dokar hana sanya hijabi da hukumomin kasar su ka yi ga dalibai musamman wadanda Musulmai ne.
Yayin da ake cikin halin yunwa, ana zargin wani dalibi a makarantar horas da 'yan sanda a Kano ya rasa ransa sakamakon rashin abinci mai gina jiki da wahalhalu.
Malam Sanata Uba Sani ya bayyana cewa kananan yara 500,000 daga cikin miliyan 14 ɗa ake da su a Najeriya a jihar Kaduna kuma gwamnatinsa ba zata zuba ido ba.
Hukumomi a kasar Indiya sun dauki matakin rufe makarantar da aka ci zarafin dalibi Musulmi wanda malamar makarantar ke umartan sauran dalibai kan dukan dalibin.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bada tallafin karatu na naira dubu 50,000 ga ɗalibai 628 da ke karatu a jami'ar BUK da ke Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sakin kudi naira miliyan 700 domin biya wa dalibai 7,000 yan asalin jihar da ke karatu a BUK kudin makaranta.
Karatun Ilimi
Samu kari