Karatun Ilimi
Mai martaba sarkin Zazzau, Ahmad Bamalli, ya yi kira ga iyaye da su yi ƙoƙarin tura 'ya'yansu mata domin su yi karatu a bangaren aikin likitanci. Ya bayyana.
Gwamna Abba Kabir ya bayyana cewa gwamnatinsa na bukatar Naira biliyan shida don samar da kujerun zama a makarantun firamare da sakandare don inganta ilimi.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da samar da motocin Bas a manyan makarantun gaba da sakandire a sassan ƙasar nan domin tallafawa ɗalibai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gargadi makarantun gaba da sakandare kan karbar kudade ba tare da dalili ba ganin yadda ake cikin matsin tattalin arziki.
Ana kyautata zaton Bola Tinubu zai yi aiki da kwararru wajen gudanar da mulkinsa. Ya zabi wasu manyan sanannun masu ilimi da gogewan da ya kamat ku sani a kai.
Mataimakin shugaban jami'ar Abuja, Farfesa Abdul Rasheed Na'Allah ya ce dole ko wane dalibi ya yi rijista da kamfani kafin kammala digiri don rage rashin aiki.
'Yan sanda sun cafke dalibai su 10 da suka ci zarafin malami bayan ya hana su satar amsa a jarabawa a jihar Ogun, sun tare shi ne bayan an tashi a makaranta.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah a ranar Asabar, ya samu digirin digirgir a fannin Dabaru da kere-kere daga makarantar Said Business School na Jami’ar Oxford.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare guda uku a jihar saboda rashin kula da aiki da zuwa aiki ba akan lokaci ba da wasu laifuka.
Karatun Ilimi
Samu kari