Karatun Ilimi
Ɗaliban jihar Abia sun samu sakamako mai kyau a jarabawar NeVO ta bana da aka saki, yayin da ɗaliban jihar Kebbi ba su yi abin a zo a gani ba a jarabawar.
Hukumar shirya jarabawa ta ƙasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantar sakandare (SSCE) ta shekarar 2023, a ranar Talata, 10 ga watan Oktoba.
Uwar gidan gwamnan jihar Ekiti, Dakta Oyebanji, ta fara karantar da ɗaliban jami'ar jihar EKSU kamar yadda ta faɗa a baya duk da aikinta na mace lamba ɗaya.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan daukar matakin haramta wasu littattafai da ke gurbata tarbiyyar dalibai.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi alkawarin inganta rayuwar malaman makaranta yayin da ake bikin ranar malamai ta duniya a yau Alhamis 5 ga watan Oktoba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya fara biyan ɗalibai mata na jihar Kano tallafin N20,000 duk wata domin taimaka musu wajen sauƙaƙa karatunsu.
An bayyana jerin jami'o'in Najeriya masu nagarta da kyau a wannan shekarar da za a shiga. An bayyana BUK a matsayin ta 5 a wannan jeri da aka fitar kwanan nan.
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta ASUU ta bayyana cewa dalibai da dama ka iya barin karatu idan har gwamnati ba ta dauki matakin kare-karen kudin makaranta da ta ke ba.
Karatun Ilimi
Samu kari