Karatun Ilimi
Shugaban Jami'ar Ahmadu Bello (ABU) da ke Zaria, Farfesa Kabiru Bala ya bayyana rashin jin dadinsa dangane da yadda wasu malaman jami'o'i ke saka kansu cikin.
Wani matashi ya wallafa wani faifan bidiyo da aka gano wani dalibi hannunsa na rawa ya na kokarin duba sakamakon jarrabawar 'JAMB', a karshe ya samu maki 158.
Attajirin dan Najeriya ya bayyana cewa yana nan a kan bakarsa na daukar nauyin karatun Mmesoma duk da ta kirkiri sakamakon JAMB dinta. Ya ce zai bata shawara.
Bayan kusan mako ɗaya ana kai kawo, kwamitin binciken Anambra ya yi bayanin abinda ɗalibar nan ta faɗa yayin amsa laifinta na kirkirar makin JAMB da hannunta.
Kwamitin binciken da gwamnan jihar Anambra ya kafa ya tabbatar da cewa, Mmesoma Ejikeme ta jirkita sakamakon jarabawar JAMB da ta zauna a watan Mayu, 2023.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ayyaja ilimin sakandire da firamare kyauta a jiharsa, wannan ya zo ne kwanaki kaɗan bayan zabtare kuɗin jami'a ga ɗalibai
Daga karshe, Ejikeme Mmesoma, dalibar nan da ta haddasa ruɗani kan sakamakon da ta samu a jarabawat UTME 2023 ta aminta da cewa ainihin makin da ta ci 249.
Shugaba Bola Tinubu, ya sanya hannu kan tsarin bai wa daliban Najeriya lamunin kudin karatu, wanda zai bai wa 'ya 'yan talakawa damar yin karatu mai zurfi.
Tsohuwar ministar ilimi a Najeriya, Obiageli Ezekwesili, ta ce har yanzun tana nan kan bakarata kuma ya zama wajibi JAMB ta bada amsoshin wasu tambayoyin kan.
Karatun Ilimi
Samu kari