Jihar Kano
Babbar kotun jihar Kano ta dage shari'ar tsohon gwamnan Kano, Abullahi Ganduje da ake zargin ya hada kai da iyalansa da wasu sun aikata zamba da karbar rashawa.
Kwamitin binciken shari'a da gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kafa, zai fara zamansa domin binciken gwamnatin tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta bayyana cewa an kama ɗan kwangila da mamallakin ginin da ya rushe a Kuntau, ƙaramar hukumar Gwale har aka rasa rayuka.
Tsohon ministan harkokin waje, Ambasada Aminu Bashir Wali ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa a mukin soja, Janar Murtala Mohammed ya mutu bai bar komai ba.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce ziyarar da gwamnonin Arewa suka kai Amurka ta fallasa jahilcinsu ga kundin tsarin mulkin Najeriya.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta dakatar da wadanda ke kiran kansu shugabannin jam'iyyar APC kan sake daukar wani mataki kan Abdullahi Ganduje.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya yi jimamin rasuwar sanatan jamhuriya ta biyu, Sidi Hamid Ali da ɗan uwan tsohon hadiminsa, Baffa Yola.
A Najeriya, ana yawan samun takun-saka tsakanin 'yan siyasa da kuma 'ya'yansu musamman ta bangaren siyasa wanda hakan ke yin tasiri a rayuwarsu ta siyasa.
Za a ji ainihin abin da ya jawo rigima tsakanina da Aisha bayan wakar Dauda Rarara. Hajiya Aisha ta ce yarinyar shagon ce ta bar aiki bayan an yi mata waka.
Jihar Kano
Samu kari