Jihar Kano
Kotun Daukaka Kara ta zartar da hukunce-hukunce kan kararrakin gwamnoni hudu wadanda suka tayar da kura bisa zargin cewa an yi tufka da warwara a cikinsu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke Tasiu Al’amin-Roba, babban mataimaki na musamman (SSA) ga Abba Kabir Yusuf da kuma wani Abdulkadir Muhammad.
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin da zai iya faruwa a kotun koli game da karar da aka shigar kan matakin da za a dauka a kotun zaben.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bankado wata badakala ta kayan tallafi da gwamnatinsa ta ware don rage wa mutane radadin cire tallafin mai.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya kaddamar da biyan kudaden 'yan fansho dubu biyar a jihar har naira biliyan shida da kuma kudaden giratutin ma'aikata.
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya, DSS ta karyata jita-jitar cewa daraktan hukumar, Yusuf Bichi km zargin handame kudaden ma'aikatan hukumar na rage radadi.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta buƙaci kowane ɓangare ya martaba yarjejeniyar zaman lafiyan da suka sanya wa hannu a hedkwatar yan sanda makon jiya.
Yan Najeriya sun yi martani bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa wanda ake zargi da kisan kai a lokacin zaben 2023.
Shehin Malami, Adam Abdallah Hotoro ya yi magana kan zaben Kano da shari’ar da ake yi, ya ce zaman lafiya da adalci shine a bar mutane da zabin su a jihar Kano.
Jihar Kano
Samu kari