Jihar Jigawa
Ministan tsaron Najeriya, Badaru Abubakar ya kawo akwatinsa da tazara yar kadan tsakanin APC da PDP a zaben cike gurbin da ya gudana a Garki/Babura.
Majalisar wakilai ta yi barazanar hukunta mabanta Ibrahim Auyo idan bai kawo hujja kan zargin cewa ana biyan kuɗi kafin gabatar da kudiri ko ƙudirin ƙuduri.
Kakakin NSCDC a jihar Jigawa, ASC Badaruddeen Tijjani, ya ce wanda ake zargin ya kashe jami'insu ya tsere daga ankwa yayin da ake tafiya da shi kuma ya mutu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce babu wanda ya dace da takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP kamar tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan.
Gwamnatin Najeriya ta yi gargadi da cewa za a samu ruwan sama sosai a jihohi 19 da suka hada da Kano Gombe da sauransu. Za a shafe kwana 4 ana ruwa.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Kano ta shawarci wani bawan Allah mazaunin Jigawa da ya fasa tattalin da ya shirya don ganin Injiniya Abba Kabir Yusuf.
Wani mummunan hadari ya auku a Jihar Jigawa inda yara mata takwas suka mutu bayan jirgin ruwa ya kife a kogin Zangwan Maje da ke karamar hukumar Taura.
Tsohon ɗan majalisa Hon. Muhammad Gudaji Kazaure ya bayyana cewa kafin 12:00 na rana an kifar da gwamnatin Bola Tinubu, yana zarginta da lalata Najeriya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Jigawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin jirgin ruwa bayan ya ɗauko yara 15 a yankin karamar hukumar Taura, mutum 6 sun rasu.
Jihar Jigawa
Samu kari