Jihar Jigawa
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi mambobin jam'iyyun adawa na PDP da APC da suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa fiye da 64,000.
Jami'an tsaro na hukumar shige da fice ta kasa (NIS), sun samu nasarar cafke wani matashi kan zargin sato motar asibiti daga Jamhuriyar Nijar makwabtaka.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamdio ya fadi yadda ake fafutukar ceto kasar nan daga halin da ta ke ciki sannu a hankali.
Saudiyya ta saki mahajjatan Najeriya uku da aka tsare bisa zargin safarar kwayoyi bayan NDLEA ta gano masu laifin a Kano. Sa bakin Tinubu ya tabbatar da sakin su.
'Yan sanda sun samu raunuka daban-daban yayin da hatsarin mota ya rutsada ayarin shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, Rt Hon. Haruna Aliyu Dangyatin.
A labarin nan, za a ji cewa mutum guda ya koma ga Mahaliccinsa a jihar Jigawa bayan gini ya fado masa sakamakon mamakon ruwan sama na kwanaki biyu.
Jam’iyyar APC a jihar Jigawa za ta dauki matakin doka kan wasu mambobinta inda ta ce su guji tayar da fitina, musamman masoyan Mohammed Badaru Abubakar.
Wani jigon APC a jihar Jigawa, Abdullahi Mahmood ya bayyana cewa gwamna Umar Namadi ya kafa tarihi wajen kawo sauye sauye masu muhimmanci a Jigawa.
Jihar Jigawa
Samu kari