Malamin addinin Musulunci
Sheikh Abdallah Gadon Kaya ya yi magana kan karin kudin mai inda ya yi addu'ar samun kudin siya ko nawa farashi inda mutane da dama suka soke shi.
A wannan labarin za ku ji Sarkin Musulmi, Mai Alfarma Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ba yan Najeriya shawara kan abin da ya kamata samu rika yi wa shugabanninsu.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya ware makudan kudi har N95.4m domin gyaran masallatan Juma'a guda 87 duk da shan suka da yake yi kan wasu ayyuka.
Yayin da ake rigima kan halacci ko haramcin carbi a Musulunci, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya yi tsokaci kan lamarin inda ya ba Farfesa Ali Pantami shawara.
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi rashi yayin da surukarsa mai suna Hajiya Zainab ta rasu. Za a yi janazar surukar Sheikh Bala Lau a Adamawa.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya lissafa abubuwa 5 da ake so mutum ya yiwa mahaifinsa idan ya rasu. Na 3 na da muhimmanci.
Za a yi mukabala tsakanin Sheikh Isa Ali Pantami da Dr Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi a kan amfani da carbi a Musulunci. Pantami ne ya bukaci a yi mukabalar.
Tsohon Ministan sadarwa na kasa, Farfesa Isa Ali Pantami ya shawarci gwamnatin Najeriya da ta sake duba batun bayar da kariya ga shugabannin kasar nan.
Babban malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya yi magana kan sulhu da yan bindiga inda ya ce bai taba zuwa wurin yan ta'addan shi kadai ba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari