Jihar Imo
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wata mummunar gobara ta tashi a wani kamfanin man fetur da iskar gas. Lamarin ya faru ne a wani yankin Neja Delta a Kudu.
Wasu miyagu yan kungiyar asiri sun je har gida sun kashe mataimakin kwamishinan yan sanda kuma lauya, Christian Kpatuma, har cikin gidansa yau Laraba a Imo.
Masu garkuwa da mutane da yan bindiga sun kwace titin da ke tsakanin Uturu na karamar hukumar Isiukwiato dake jihar Abia zuwa karamar hukumar Okigwe na Imo.
Babban jigon jam'iyyar Progressives Congress (APC), Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana cewa kasancewarsa gwamnan jihar Imo bai kara masa komai ba sai talauci.
Mazauna sun kama wasu da ake zargin 'yan fashi da makami ne, sun kone su kurmus. Wannan lamari ya faru ne a wani yankin jihar Imo lokacin da 'yan fashin ke sata
Miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari wani yankin jihar Imo, sun fille kan wani tsoho mai shekaru 65 daga bisani suka rataye kansa a kan wata bishiya.
An bindige wani dan sanda mai mukamin sufeta a caji ofis da ke Mgbidi a hedkwatar rundunar da ke Jihar Imo. An ruwaito cewa an kashe dan sandan ne a lokacin da
Gwamnan jihar Imo na jam'iyyar APC, Hope Uzodinma, yace duk wanda ya kawo bayanan 'yan bindiga har aka damke su, to zai samu ladan tsabar kudi miliyan N5m.
'Yan ta'adda sun tare mota dauke da fasinjoji 14 daga Uyo, a jihar Imo inda suka kwashe matafiya zuwa jihar Legas. Lamarin ya faru a ranar Talata a Obiohuru.
Jihar Imo
Samu kari