
Hamza Al Mustapha







Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.

Akwai yiwuwar shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon shugaban masu tsaron marigayi Sani Abacha, Mejo Hamza Al-Mustapha mai ritaya a matsayin kwamandan NSCDC.

Wani batun ƙarya na yawo a soshiyal midiya cewa Shugaba Bola Tinubu ya naɗa tsohon soja Manjo Dr. Hamza Al-Mustapha a matsayin shugaban hukumar tsaro ta DSS.

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Action Alliance (AA), Hamza Al-Mustapha ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ai ya janyewa Atiku Abubakar takara.

Dan takarar shugaban kasan ya bayyana hakan ne lokacinda yake zantawa da wasu yan jarida da lauyoyi ta kafar sadarwar zaman wanda sukai masa suna da fashin baki

Jaridar Legit.ng ta tattaro wasu bayanai dan gane da yan takarar shugaban kasar Nigeria da za'ai zabensu kasa da wata biyu, wato wanda za'ai a Fabarun nan.

Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi bayani mai ban tsoro a zaben 2023. Rahoton da aka samu ya nuna cewa makamai da kwayoyi da-dama suna ta barkowa cikin Najeriya.

Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Action Alliance (AA), Hamza Al-Mustapha ya ce bai taba satar kudi ba ko daukan arzikin kasa, sai dai ya kare dukiyar kasa

Tsohon babban jami'in tsaron marigayi Janar Sani Abacha, Hamza Al-Mustapha a ranar Asabar, ya zubar da hawaye kan batun rashin tsaro a Najeriya. Ran dan takarar
Hamza Al Mustapha
Samu kari